Saturday, October 20, 2018

[LABARAI] Gwamna Jihar Kaduna Nasir El Rufa’i Ya Ziyarci Garin Kasuwa Magani










A nan, Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El Rufa’i ne a lokacin da ya ziyarci garin Kasuwar Magani da ke karamar hukumar Kajuru inda aka yi kazamin rikici tsakanin wasu matasa wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da hamsi.

#Rariya

No comments:

Post a Comment