Wednesday, January 16, 2019

[LABARAI] YADDA AKE TAIMAKAWA ZAWARAWA A JAHAR LAGOS





Adikon Zamani Shirin ya tattauna ne da Hajiya Ummulkhair Muhammad da ke da wata gidauniya a Lagos da ke tallafawa almajirai da mata musamman wadanda suka rasa mazajensu da kuma zawarawa.

Gidauniyar mai suna Ummulkhair Foundation na taimaka wa ta hanyoyi daban-dadan domin tabbatar da ganin almajira da matan da suka rasa mazajensu sun samu saukin rayuwa.

Sulhunta ma’aurata da wasu matsaloli na rayuwa da koyar sana’oi n hannu na daga cikin taimakon da cibiyar ke bayar
wa

No comments:

Post a Comment