Saturday, November 17, 2018

[LABARAI] AN SAKO YAN TAGWAYEN DA AKA SACHE A ZAMFARA







Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun sako 'yan matan nan tagwaye da suka sace a watan jiya.

Anyi nasarar anso sune Bayani Anbiya masu Garkuwa da mutanen Naira Million Goma Sha biyar Watau  15 Million Naira

Wannan Labari Dai Ya Samu Neh Daga Daya Daga Chikin Abokan Yayun Su Mai Suna Usman Iliyasu Janyau

Sai Dai Ya Che Ba' a Sako Yar Uwar Su Ba Wadda Aka Kama Su Tare Ba A
Wani Gida Da Ke Garin Dauran.

A Tsakiyar Watan Jiya Ne Dai Aka Sace Tagwayen Yan Matan Ana Dab Da Lokacin Aurens

No comments:

Post a Comment